Home

Music

Video

Kanny

Tags:

Alaramma Ahmad Sulaiman Ya Fito Takarar Dan Majalisa






Wannan da kuke gani Hoton Alaramma Ahmad Suleiman Ibrahim Kano ne, shararren Alaramman nan, wanda kira'arsa ta yi fice a duniya.
Alaramma ya fito takarar kujerar Dan majalisar dokoki ta jiha ne, inda yake neman wakiltar karamar Hukumar Tarauni a majalisar Dokokin Jihar Kano.

Malamai ku shiga siyasa kila ku za ku gyara harkar siyasar Nijeriya.
©rariya.

Share this


0 komentar:

Post a Comment

Popular post

No.1 Nigerian Blog || Free Download | All Rights Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Design By Hausazone Technologies