Home

Music

Video

Kanny

Tags:

Kannywood: Muna shan wahala matuka wajen samun mazajen aure – Rashida Abdullahi



Fitacciyar tsohuwar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana'antar Kannywood kuma 'yar siyasa mai suna Rashida Abdullahi ta jadadda cewa suna fuskantar kalubale wajen samun mazajen aure.

Majiyarmu ta kawo inda Jarumar ta kara da cewa: “Samun Mazan Ne Da Wahala, Amma Ko Yanzu Na Samu Miji Da Gudu Za Tayi Aure”.

Idan zaku tuna NAIJ.com ta kawo a baya cewa jarumar dai ta janye kafar ta daga fitowa a matsayin jaruma a cikin fina-finan Hausa na Kannywood sannan kuma ta tsunduma cikin harkokin siyasa.

Share this


0 komentar:

Post a Comment

Popular post

No.1 Nigerian Blog || Free Download | All Rights Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Design By Hausazone Technologies