Home

Music

Video

Kanny

Tags:

Gwamnatin Kano Za Ta Gudanar Da Babban Taro A Wurin Da Kwankwaso Zai Gudanar Da Nasa Taron



Rahotanni sun nuna cewa taron kwanaki shida da gwamnatin Kano za ta gudanar, za a gudanar da daya daga cikin taron ne a wurin Sanata Kwankwaso da jama'arsa za su gudanar da taron na su a ranar 30 ga wannan wata, wato a Tamburawa.

Share this


0 komentar:

Post a Comment

Popular post

No.1 Nigerian Blog || Free Download | All Rights Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Design By Hausazone Technologies