.com dai ta samu cewa jarumin ya bayyana tun farko cewa shi dama can ba yaje wurin bane domin ya burge wasu ba yaje ne don yana ganin hakan ya dace a iya ilimin sa sannan kuma ya shawarci masu sukar maulidin da su je su nemi ilimi akan hakan don kuwa shi ilimi kogi ne. Daga karshe ne kuma dai sai jarumin ta bayyana cewa shi yafi son yayi murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halita Annabi Muhammadu fiye da yayi murnar zagayowar ta sa.





0 komentar:
Post a Comment