Home

Music

Video

Kanny

Tags:

Kun san wurin da ake samun aljannah a duniya?


Daya daga wuraren da mahajjata ke fatan zuwa a idan suka je birnin Madina a kasar Saudiyya shi ne wani waje da ake cewa Rauda. Wani waje ne a cikin masallacin Manzon Allah SAW wanda ya ke tsakanin gidansa da kuma mumbarinsa da yake huduba a zamaninsa. Annabi Muhammad SAW ya ce wajen dausayi ne daga dausayin Aljanna, don haka mutane su ke kokawar shiga wajen domin yin sallah.

Share this


0 komentar:

Post a Comment

Popular post

No.1 Nigerian Blog || Free Download | All Rights Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Design By Hausazone Technologies