Home

Music

Video

Kanny

Tags:

Gobara ta kama wani otel Da Aka Sauki maniyyata sama da 600 a Makkah

Gobara ta kama wani otel Da Aka Sauki maniyyata sama da 600 a Makkah
Daga kasar Saudiyya, suna bayyana cewa an samu tashin gobara a wani Otel da aka sauki alhazai a birnin Makkah.
Kodayake dai kawo yanzu Dai kakakin tsaro na,'Civil defence', Nayef al-Sharif, cewa babu wanda ya rasa ransa a gobarar yace an gaggauta kwashe mahajjata 600 dake zaune a gidan bayan tashin gobarar
Yace lamarin ya faru ne yau Litinin a hawa na 8 na wani otel dake garin Azaziyah acen birnin Mekkah, kuma ana zargin wutar lantarki ce ta sabbaba gobarar.

Share this


0 komentar:

Post a Comment

Popular post

No.1 Nigerian Blog || Free Download | All Rights Reserved
Fb tt wp ig g+
Owned And Design By Hausazone Technologies